Tehran (IQNA) Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta al-Zalmalek ta kasar Masar sun rike tutar kasar Falasdinu a yayin wasan da kungiyar tasu ta buga, wanda ya dauki hankula sosai a shafukan sada zumunta.
Lambar Labari: 3487717 Ranar Watsawa : 2022/08/20
Tehran (IQNA) Kotun kolin Amurka na nazarin karar da aka shigar kan zargin ‘yan sanda da yin leken asiri a masallacin musulmi a birnin Los Angeles na jihar California.
Lambar Labari: 3486535 Ranar Watsawa : 2021/11/09
Tehran (IQNA) tarayyar turai ta yi watsi da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484881 Ranar Watsawa : 2020/06/10
Tehran (IQNA) majami’oin mabiya addinin kirista sun bukaci tarayyar turai da ta taka wa Isra’ila burki kan shirinta na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484793 Ranar Watsawa : 2020/05/13