iqna

IQNA

hannun riga
Tehran (IQNA) Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta al-Zalmalek ta kasar Masar sun rike tutar kasar Falasdinu a yayin wasan da kungiyar tasu ta buga, wanda ya dauki hankula sosai a shafukan sada zumunta.
Lambar Labari: 3487717    Ranar Watsawa : 2022/08/20

Tehran (IQNA) Kotun kolin Amurka na nazarin karar da aka shigar kan zargin ‘yan sanda da yin leken asiri a masallacin musulmi a birnin Los Angeles na jihar California.
Lambar Labari: 3486535    Ranar Watsawa : 2021/11/09

Tehran (IQNA) tarayyar turai ta yi watsi da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484881    Ranar Watsawa : 2020/06/10

Tehran (IQNA)  majami’oin mabiya addinin kirista sun bukaci tarayyar turai da ta taka wa Isra’ila burki kan shirinta na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484793    Ranar Watsawa : 2020/05/13